Atoni janar na kasa kuma ministan shari’a Abubakar Malami ya shaidawa babbar kotun tarayya da ke Abuja cewa, tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar bai...
Daruruwan magoya bayan shugaban kasa Muhammadu Buhari sun yi dafifi a ofishin diflomasiyar Najeriya da ke birnin London da akewa lakabi da Abuja House, don nuna...
‘Yan bindiga sun kai hari shalkwatar rundunar ‘yan sandan jihar Imo da ke garin Owerri tare da cinnawa motoci da ke shalkwatar wuta. Rahotanni sun ce...
Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Jos ta arewa da Bassa Alhaji Haruna Maitala ya rasu sakamakon wani hatsarin mota da ya ritsa da shi a...
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya ce akwai ‘yan bindiga akalla guda dubu talatin a jihohin arewa maso yamma. A cewar gwamnan na Zamfara akwai kuma...
Fadar shugaban kasa ta ce gwamnatin tarayya ta gano masu daukar nauyin ‘yan ta’addar Boko haram da ‘yan bindiga da ke ta kashe-kashen jama’a, babu gaira...
Wata majiyar tsaro ta shaida wa kamfanin dillancin labarai na AFP cewa an kama wasu sojoji a Jamhuriyar Nijar biyo bayan yunƙurin juyin mulkin da wasu...
Jagoran jam’iyyar APC na kasa, kuma tsohon gwamnan jihar Lagos, Sanata Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta dauki matasan kasar nan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce zai fi kyautatuwa Najeriya ta ci gaba da kasancewa a matsayin dunkulalliya domin hakan ne kawai zai kawo ci gaban...
Jagoran jam’iyyar APC na kasa Sanata Bola Ahmed Tinubu ya ce Kano ce jiha mafi zaman lafiya a Najeriya. Madugun jam’iyyar ta APC ya bayyana hakan...