Kasar Saudi Arebiya ta ce gobara ta tashi a daya daga cikin matatun manta a jiya alhamis bayan wani hari da aka kai wajen. Ma’aikatar makamashin...
Shugaban majalisar dokokin jihar Kano Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari ya ce, batun bincike ko kalaman da gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya yi abaya-bayan kan...
Shugaban majalisar dokokin jihar Kano Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari ya ce, halin matsin tattalin arziki da kasar nan dama duniya baki daya suka shiga, ya sanya...
Shugaban majalisar dokokin jihar Kano Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari ya ce ya yi mamaki yadda al’ummar jihar Kano suka mai da martani kan batun ciyo bashin...
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom ya musanta zargin da ake yi masa na cewa, ya tsara wasan kwaikwayo ne game da batun ikirarin da ya yi...
Gwamnatin tarayya a jiya talata ta fara shirye-shiryen jinginar da wasu manyan titunan tarayya guda goma sha biyu a sassa daban-daban na kasar nan. Ministan ayyuka...
Ɗaya daga cikin dattawan ƙasar nan Alhaji Bashir Usman Tofa ya shawarcii Gwamnati kan ta ɗauki mataki game da kalaman Asari Dokubo na kafa Gwamnatin Biafra....
Kotun tsarin mulki a jamhuriyyar Nijar ta fitar da sakamakon ƙarshe na babban zaɓen ƙasar da ya gabata. Sakamakon ƙarshen ya ayyana Bazoum Mohamed na jam’iyyar...
Gwamnan Jihar Rivers Nyesom Wike ya ce ba zai mara wa tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan baya ba, ko da kuwa zai samu tikitin tsayawa takarar...
‘Yan bindiga sun kai hari ga jerin gwanon motocin gwamnan jihar Benue Samuel Ortom a yau asabar. Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a kauyen...