

Gwamnatin tarayya ta ayyana gidajen gyaran hali da ke fadin kasar nan baki daya a matsayin wasu wurare na musamman da aka kebe da ke da...
Fadar shugaban kasa ta sha alwashin yin duk me yiwuwa wajen ganin ta kawo karshen rashin tsaro da ke addabar sassa daban-daban Najeriya nan ba da...
Shugaban kungiyar gwamnonin kasar nan kuma gwamnan jihar Ekiti Kayode Fayemi, ya ce, ayyukan ta’addanci sun ragu sosai a Najeriya tun bayan da shugaba Buhari ya...
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta bukaci gwamnatin jihar Kano da ta gaggauta biyan bashin kudin ‘yan fansho da garatuti da kuma hakkin ma’aikatan da suka...
Gwamnatin jihar Kano ta ce babu tabbacin ko za ta biya mafi karancin albashi na naira dubu talatin da dari shida ga ma’aikatan jihar a wannan...
Tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya bukaci majalisun dokokin tarayya da su gaggauta ayyana dokar da za ta bai wa kananan hukumomi ‘yancin gashin kai. ...
Gwamnan jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya, ya ce, gwamnatin tarayya ta mai da yanki arewa maso gabas saniyar ware, a ayyukan sabunta titunan jirgin kasa da...
Fadar shugaban kasa ta soki gwamnan jihar Benue Samuel Ortom sakamakon kalaman da ya furta kan rashin tsaro akan gwamnatin tarayya. A ranar talata da...
Ma’aikatar kudi ta tarayya ta shaidawa kwamitin kula da rundunar sojin kasar nan na majalisar dattijai cewa gwamnatin ta kashe naira biliyan dari da casa’in da...
Majalisar wakilai ta amincewa shugaban kasa Muhammadu Buhari da ya ciyo bashin dala biliyan daya da rabi daga kasashen waje don gudanar da ayyukan raya kasa....