Rahotanni sun ce ‘yan bindigar sun kashe mista Solomon Adebayo wanda shine kwamishinan kula da harkokin fansho na jihar lokacin da yak e ziyara a wani...
Gwamnatin tarayya ta haramtawa matafiya daga kasashen India da Brazil da kuma Turkiyya shigowa Najeriya sakamakon tsananin da annobar cutar Corona ta yi a kasashen. Shugaban...
Gamayyar kungiyoyin ma’aikata sun alakanta rashin tsaro dake addabar jihar Kaduna da korar ma’aikata 30,000 da gwamna Nasir El-Rufai ya yi tun farkon hawansa a shekarar...
Masarautar Katsina ta dakatar da hakimin Kankara Alhaji Yusuf Lawal, sakamakon zarginsa da hannu wajen taimakawa ‘yan bindiga a yankinsa. Wata sanarwa mai dauke da sa...
Gwamnatin tarayya ta ayyana gidajen gyaran hali da ke fadin kasar nan baki daya a matsayin wasu wurare na musamman da aka kebe da ke da...
Fadar shugaban kasa ta sha alwashin yin duk me yiwuwa wajen ganin ta kawo karshen rashin tsaro da ke addabar sassa daban-daban Najeriya nan ba da...
Shugaban kungiyar gwamnonin kasar nan kuma gwamnan jihar Ekiti Kayode Fayemi, ya ce, ayyukan ta’addanci sun ragu sosai a Najeriya tun bayan da shugaba Buhari ya...
Masu amfani da kafafen sada zumunta na ci gaba da yin Alla-wadai kan wani tsohon soja da aka kama bisa zargin yin garkuwa da wanin ƙanƙanin...
Fadar shugaban kasa ta soki gwamnan jihar Benue Samuel Ortom sakamakon kalaman da ya furta kan rashin tsaro akan gwamnatin tarayya. A ranar talata da...
Ma’aikatar kudi ta tarayya ta shaidawa kwamitin kula da rundunar sojin kasar nan na majalisar dattijai cewa gwamnatin ta kashe naira biliyan dari da casa’in da...