Masaraurtar Kano ta sanar da soke yin atisayen dawakai ga daukacin al’ummar masarautar. Hakan na kunshe ne cikin sanarwar da masarautar ta fitar a ranar Litinin...
Masanin kimiyyar siyasa nan na jami’ar Bayero da ke nan Kano, Dakta Sa’idu Ahmad Dukawa ya bayyana cin hanci da rashawa a matsayin babban abinda ke...
Gwamnatin tarayya tace sakamakon karyewar tattalin arziki saboda annobar corona musamman ma a tsakanin manoma ne yasa ta rage farashin takin da take samarwa daga naira...
Gwamnatin jihar Lagos ta ce akwai mutane akalla dubu biyu da dari da casa’in da ake jiran su mika kansu ga cibiyoyin killace masu fama da...
Hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta Kano ta ce dalilin da ya sanya bata binciki zargin rashawa da ake yiwa gwamna...
Masu zanga-zanga a Mali sun tilasta wa kafar yaɗa labaran ƙasar katse shirye-shiryenta yayin wani gagarumin jerin gwano a Bamako, babban birnin ƙasar. ‘Yan sanda sun...
Rundunar ‘yan sandan kasar nan ta bukaci gwamnatin tarayya da ta samar da wata kotu ta musamman da zata rika sauraren kararrakin Fyade don yanke hukunci...
Kungiyar gwamnonin arewacin kasar nan ta nuna goyon bayanta ga gwamnatin tarayya kan matakin da ta dauka na ci gaba da garkame makarantu musamman na sakandare...
Babban sufeton ‘yan sandan kasar nan Muhammad Adamu ya bada umarnin janye dukannin ‘yan sandan da ke aiki a hukumar yaki da cin hanci da rashawa...
Hukumar kula da ‘yan Najeriya mazauna kasashen ketare ta ce a yanzu haka wasu ‘yan Najeriya da suka makale a kasashen Malaysia da Thailand sakamakon cutar...